NAIJ.COM | Daukaka 6 da Allah ya yiwa Obasanjo a shekaru 80 da haihuwa NAIJ.COM Allah Ya ja kwanan dattijo Obasanjo bayan da Janar Sani Abacha ya tsare shi, kuma wata kotun soja ta same shi da laifin shirya juyin mulki ta kuma zartar masa da hukuncin kisa. Sai dai Alllah ya sa ya na da sauran shan ruwa. Ubangijin Ya karbi ran ... |
|
|