NAIJ.COM | Sunan Allah ya bayyana a jikin bishiyar zogale NAIJ.COM A ranar Lahadi 8 ga watan Janairu, labari ya karade ko ina cewa anga wasu bishiyoyi biyu dauke da sunan Allah a Abule Iroko, wani gari a Ado-Odo, Ota, dake jihar Ogun. An rahoto cewa Micheal Ibironke, daya daga cikin mazauna gidan, yace yana zaune a ... |
|
|